Kai Innanillahi Gaskiya ba’aiwa jarima murja kunya adalciba ku saurari abinda ake fada mata

Kai Innanillahi Gaskiya ba’aiwa jarima murja kunya adalciba ku saurari abinda ake fada mata

Jarumar ta kasance bata boye duka wani abu wanda take so domin kawai ra’ayin wasu shi yasa yanzu a wannan karan akayi anya cha domin ta nuna yadda take kaunar Shehu Inyass kuma kunsan yadda garin Kano yake da yawann wayanda basason Shehu sannan kuma akwai masu kaunarsa da yawa amma duk da haka wannan jarumar take fama da wa’yannan mutanen

Anbfada mata wata magana wacce dole ma ta bata mata rai Bama itaba duk wanda yasan me yake yaji abinda aka fada akan ta nuna tanason Shehu dole abinda ya bata masa rai

Wanda wannan bawan Allah kowa yasan ya dad Baya raye yanachan kwance a kabarinsa amma duk da haka wasu basu basu kyakeshi suke fadar bakar magana akansa wacce take fusata masoya da magoya baya

Tace yanzu hakurinta ya kare akan Shehu bazata kara ragawa duk wani wanda yake nuna kiyayya ta rashin hankalin ga wanan shehun nata saboda tace shima Mutum ne kamar kowa Kuma yana da majiya yana da masoya dan haka sun daina ragawa kowa

Daman kuma abinda akewa wannna shehun baya dacewa saboda wasu abubuwan bawai shine yake cewa ayiba kawai wasun giyar kauna take dibansu suke aikata wasu abubuwa wanda basu kenan ba


Comments