Shin kunsan wanda zai Auri Fatima Ali Nuhu kuwa Ashe auran yazo on November 02, 2022 Get link Facebook X Pinterest Email Other Apps Shin kunsan wanda zai Auri Fatima Ali Nuhu kuwa Ashe auran yazoAn dade ana jan wannan Rana bayan kuma ansan cewa akwai wani lokaci wanda zaizo duk yadda aka kai da ba’a son wannan abun sai anyi shi koda kuwa wanda bata sone saiya aureta daman shin Aure yana zuwa da irin wannan kalubalen wanda zukuga ana abubuwa kamar ba’a so bayan kuma Allah ne bai kawo wanda yake rabo ba da zarar wanda shine me rabon yazo sai kaga batare da bata lokaci anyi wannan abinYADDA AKE SA WHATSAPP YA DINGA BADA AMSA DA KANSAMusamman ma dai ita wannan yarinyar anyi jita jita akanta sa kace akanta aka fara aure ko kuma itace wacce tafi kowacce mace kyau kawai saboda mahaifinta ya kansce babba a kannywood shi yasa kowa yake kwafiyin hada dangi dashiYanzu dai da alama komai yazo karshe saboda wannan shine karo na karshe wanda akaji magana daga can tushen abin kuma ya tabbata da cewa wannan aure nanda wani lokaci kadan zai kasanceMudai addu’a da kuma fatan alkhairi shine namu Allah ya basu zaman lafiya ya wanzar da kawanciyar hankali a tattare dasu yankuna nasu zuri’a dayyiba amin Comments
Comments
Post a Comment