Wata mata ta fito ta jawa matan da suke zuwa kasar Saudiyya neman aiki on November 01, 2022 Get link Facebook X Pinterest Email Other Apps Wata mata ta fito ta jawa matan da suke zuwa kasar Saudiyya neman aikiKu saurara kuji yadda wannan matar ta fito take gargadin mata wa’yanda basu da aiki Sa’i dai sune kasar Saudiya domin su nemi aiki wanda hakan ya saba da dokar kowacce kasa wanda sukansu hakan yake zama barazana ga lafiyar su saboda irin abubuwan da suke cewa ana yi musu wanda abubuwane mararsa dadi dan haka zuwa wannan kasa yin aiki ya zama tashin hankaliRead AlsoYadda ake Kiraba tare da katibaMtn TikTok Free Browsing Cheat Using Stark Vpn | Free Browsing Cheat 2022zafafan hotinan ummi rahabRelated ArticlesAdam a zango ya firgita matarsa da zancen kara Aure2 mins agoBayan abinda ya faru jaruma muneerat malam gadon kaya ya gargadi sauran mata1 hour agoKuji Abubuwan da jaruman kannywood da yawa suke cewa akan Nasarar Rahama sadau2 hours agoWasu jarumai na kannywood da suka rasu kenan wanda bama kowane ya saniba5 hours agoYADDA AKE SA WHATSAPP YA DINGA BADA AMSA DA KANSAMatar tace duk wacce ta fito tace anyi anta fyade karya take basa fyade sai dai idan su nemi ki da yardar ki ida kuma kikaki sai su nemi wata wannan dai haka suke amma babu wata wacce zata fito tace anyi mata fyade karya ne inji wannan matar Da yawa ana yawan ji wasu matan daga sun dawo daga Saudiya sai sukayiwa Larabawa karya na cewa suna yi musu fyade bayan kuma karyane yanzu dai gaskiya ta fito inda wannan mata tace duk wacce taje wannan kasar yana wahala gidan da take aiki ba’a samu an neme taba sai dai kawai gyaran AllahFacebook Twitter LinkedIn Pinterest Comments
Wata mata ta fito ta jawa matan da suke zuwa kasar Saudiyya neman aikiKu saurara kuji yadda wannan matar ta fito take gargadin mata wa’yanda basu da aiki Sa’i dai sune kasar Saudiya domin su nemi aiki wanda hakan ya saba da dokar kowacce kasa wanda sukansu hakan yake zama barazana ga lafiyar su saboda irin abubuwan da suke cewa ana yi musu wanda abubuwane mararsa dadi dan haka zuwa wannan kasa yin aiki ya zama tashin hankaliRead AlsoYadda ake Kiraba tare da katibaMtn TikTok Free Browsing Cheat Using Stark Vpn | Free Browsing Cheat 2022zafafan hotinan ummi rahabRelated ArticlesAdam a zango ya firgita matarsa da zancen kara Aure2 mins agoBayan abinda ya faru jaruma muneerat malam gadon kaya ya gargadi sauran mata1 hour agoKuji Abubuwan da jaruman kannywood da yawa suke cewa akan Nasarar Rahama sadau2 hours agoWasu jarumai na kannywood da suka rasu kenan wanda bama kowane ya saniba5 hours agoYADDA AKE SA WHATSAPP YA DINGA BADA AMSA DA KANSAMatar tace duk wacce ta fito tace anyi anta fyade karya take basa fyade sai dai idan su nemi ki da yardar ki ida kuma kikaki sai su nemi wata wannan dai haka suke amma babu wata wacce zata fito tace anyi mata fyade karya ne inji wannan matar Da yawa ana yawan ji wasu matan daga sun dawo daga Saudiya sai sukayiwa Larabawa karya na cewa suna yi musu fyade bayan kuma karyane yanzu dai gaskiya ta fito inda wannan mata tace duk wacce taje wannan kasar yana wahala gidan da take aiki ba’a samu an neme taba sai dai kawai gyaran AllahFacebook Twitter LinkedIn Pinterest
Comments
Post a Comment