Yan mata masu aiki a gidajen Larabawa da kuma ire iren kalubalen da suke fuskanta on November 02, 2022 Get link Facebook X Pinterest Email Other Apps Yan mata masu aiki a gidajen Larabawa da kuma ire iren kalubalen da suke fuskantaAn bayyana cewa yan matan kasar Nigeriya sunfi kowanne mata a duniya zuwa kasar Saudiya domin nemin aikin aikatau wanda hakan kuma ba karamin zubarwa kasarsu kima da daraja suke ba amma kuma suma akwai kalubale da suke fuskanta amma duk da da haka sunki hakura sun makale amma kuma ance akwai dalili mai ƙarfi wnada yasa suke wannan sana’a wanda kuma bazai wuce talauci ba saida kawai Allah ya tsayar haka Comments
Comments
Post a Comment